Rikici: Mabiyan IPOB suna neman hallaka hausawa a garin Aba

Ana neman hausawa ruwa a jallo domin a hallaka su a garin Aba

Cikin bidiyo nan kasa zaku gan yadda matasan ke bin mota daya bayan daya don neman hausawa da zasu hallaka

Rikici ya barke a yankin kudancin kasa. Yan kabilar igbo sun kai wa hausawa harin kuma sun zagaya garin wajen neman yan Arewa dake garin Aba ruwa a jallo.

Cikin wani bidiyo dake yaduwa a yanar gizo za’a gan inda matasan garin Aba ke bin mota daya bayan daya domin neman hausawa da suka saura a garin da zasu hallaka.

Ga bidiyon kamar yadda Sahara reporters ta fitar a shaffin ta na twitter;

 

Matasan suna nuna fushin su sakamakon harin da sojoji suka kai ga shugaban kungiyar masu faffutikar kafa kasar biyafara.

 



from pulse.ng - Nigeria's entertainment & lifestyle platform online

from LexxyTech Corporation http://ift.tt/2y8oqxA

Post a Comment

0 Comments